Shirin Manuniya na wannan mako ya duba maganar kudin aikin Hajji ne da kuma hauhawar farashin mai da tsadar rayuwa a Najeriya ...
Sanarwar da ofishin UNICEF na Najeriya ya fitar a jiya Alhamis tace asusun ya samar da rigakafin ne domin tabbatar da ...
Lauyoyin da ke wakiltar mawakin na hip-hop suna kokarin ganin an bayar da belinsa tun bayan kama shi da aka yi a ranar 16 ga ...
Jami'iyyar PDP mai mulki a jihar Filato ta lashe akasarin kujerun shugabannin kananan hukumomi a zaben da aka gudanar a ranar ...
Kakakin VOA Nigel Gibbs ya ce VOA ta rufe tashar FM dinta a Ouagadougou, babban birnin Burkina Faso, sakamakon dakatarwar.
Hakan dai ya biyo bayan janye jami’an ‘yan sandan dake tsaron sakatariyoyin kananan hukumomi 23 da kwamishinan ‘yan sanda ...
Matsalar rashin tsaro na cigaba da daukar sabon salo, inda yanzu 'yan bindiga ke kai hare-hare tare ta yin garkuwa da ...
A yau ne ake gudanar da zaben shugabannin kananan Hukumomi a jihar Ribas da ke kudacin Najeriya duk kuwa da Tirka Tirka da ...
Keloids wata lalura ce ta kumburin kari mara cutarwa, wadda ke da nasaba da sake tsurowar fata cikin gaggawa bayan rauni ko ...
Gidajen man kamfanin NNPCL sun mayar da nasu farashin zuwa Naira 998 a jihar Legas da kuma Naira 1,030, a Abuja a jiya Laraba ...
Shirin Domin Iyali na wannan mako ya yi nazari ne kan yadda ma'aurata za su hada kai don tallafa wa juna a zamantakewarsu.
Yanzu kocin Super Eagles Augustine Eguavoen zai dogara ne da ‘yan wasa irinsu Victor Boniface, Ademola Lookman, Taiwo Awoniyi ...